Tehran (IQNA) shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya bayyana nadamarsa da goyon bayan da ya bawa kamfanin jaridar Chali Ebdo wacce ta buga zane na wulakanta manzon All..(s).
Lambar Labari: 3485327 Ranar Watsawa : 2020/11/01
Tehran (IQNA) dubban Iraniyawa ne suka gudanar da gangamin nuna bacin rai da yin tir da zanen batuncin da jaridar Charlie Hebdo ta kasar Faransa ta yi a kan manzon Allah (SAW) da kuma kona kur'ani a Sweden.
Lambar Labari: 3485179 Ranar Watsawa : 2020/09/12
Tehran (IQNA) Gwamnatin kasar Pakistan ta yi tir da Allawadai da wallafa zanen batunci a kan manzon Allah (SAW).
Lambar Labari: 3485146 Ranar Watsawa : 2020/09/03